Wasanni

AFCON: Super Eagles ta doke Tanzania da ci 2-1

bi da like:

A ranar Talata ne Super Eagles ta doke Tanzania da ci 2-1 a wasan farko na gasar cin kofin nahiyar Afirka karo na 35 a Complexe Sportif de Fes na kasar Morocco. (NAN) (www.nannews.ng)

bi da like:

Related Articles

Bar Martani

Your email address will not be published. Required fields are marked *